A Afirka ta Kudu za a binne tsohon shugaban kasar Zambiya – DW – 06/20/2025


Iyalan marigayi shugaban Zambiya, Edgar Lungu, sun sanar da cewa za a binne tsohon shugaban a Afirka ta Kudu, bayan rikici da gwamnatin Zambiya kan shirin yi masa jana’iza a hukumance.

A ranar Laraba ne dai iyalan Edgar Lungu suka hana dawo da gawarsa daga Afirka ta Kudu, inda ya rasu a asibiti ranar 5 ga Yuni, saboda an gano cewa shugaban kasa Hakainde Hichilema na shirin karbar gawar, abin da ya saba wa muradin marigayin.

A martanin da ya yi, Shugaban Zambiya Hakainde Hichilema ya rage lokacin jimamin kasa da aka ayyana sabowa marigayi Shugaba Lungu, wanda ya maye gurbinsa a 2021 bayan lashe zabe.

Mai magana da yawun iyalan, Makebi Zulu, ya ce jana’izar da binne marigayi Shugaba Lungu za su gudana ne a Afirka ta Kudu, bisa ga bukatar iyalan na yin bikin cikin sirri.

Hot this week

Tyla ya baci magoya baya yayin da ta tabbatar da hadin gwiwa tare da Wizkid

Mawaƙi nahammy-mawuyacin Tyla ya tabbatar da cewa ta...

Corbin on New Album ‘Crisis Kid,’ Clown on Stage Tour

“Do I have to be a tortured artist?”...

Katy Perry and Orlando Bloom Split: Timeline of Their Relationship

Nine years after they first met and got...

Topics

spot_img

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img